Kungiyar da ke rajin kare martabar addinin Islama wato Muslim Rights Concern da akewa lakabi da (MURIC), ta ayyana gobe juma’a, a matsayin ranar zaman makoki...
Gwamnatin tarayya ta gargadi maniyyatan kasar nan da su guji yin guzurin duk wani abu da mahukuntan kasar saudiya suka haramta shigo da shi kasar su....
Gwamnatin tarayya ta gargadi maniyyatan kasar nan da su guji yin guzurin duk wani abu da mahukuntan kasar saudiya suka haramta shigo da shi kasar...
Don biyan bukatar aljihu kawai ake film a yanzu –Bosho A wata tattaunawa da fitaccen jarumin barkwancinnan Sulaiman Hamma wanda akafi sani da Bosho yayi da...
Kotun daukaka kara shiyyar Abuja ta jinkirta yanke hukunci game da shari’ar da ake na zargin shugaban kasa Muhammadu Buhari da rashin mallakar takardun makaranta. ...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bukaci gudunmawar bankin raya kasashen musulmi (IDB) wajen bunkasa bangaren samar da abubuwan more rayuwa a kasar nan. Hakan na kunshe...
Gwamna Bala Muhammad na jihar Bauchi ya ce binciken da aka gudanar a ma’ikatu da hukumomin gwamnati ya tabbatar da samu ma’akatan bogi a ma’aikatun da...
Jam’iyyar PDP ta bukaci shugaban kasa Muhammadu Buhari da ya sallami manyan hafsoshin tsaron kasar nan sakamakon gazawar su wajen kare rayuka da dukiyoyin al’umma. A...
Na taba yin soyayya da Maryam Yahaya a baya –Mai Shadda Fitaccen mai shirya wasan kwaikwayon nan Abubakar Bashir Mai Shadda ya bayyana cewa sun taba...
Hukumar yaki da fasakwauri ta kasa kwastam ta yi karin girma ga wasu jami’nta guda dubu daya da dari tara da ashirin da hudu. Mai magana...