An samu tashin hankula da fargaba a Sabon garin Zaria dake jihar Kaduna a jiya alhamis bayan da gwamnatin jihar ta ce zata gabatar da wani...
Shugaban kungiyar harkokin noma ta Afirka AAFT Dr Issuofou Kollo Abdourhamane ya ja hankalin kasashen Afirka wajen yin maraba da sabbin hanyoyin fasaha a matsayin wata...
Babbar sakatariyar dake kula da hukumar kyautatuwar ma’aikata ta jihar kano, Hajiya Binta Fatima Salihu ta ce, babban kalubalen da suke fuskanta shi ne al’umma ba...
A yammacin yau ne za a fafata wasan sada zumunci tsakanin ‘yan wasan Freedom Radio da na Hukumar Kiyaye Aukuwar Hadura ta jihar Kano wato Road...
Wani malami a kwalejin ilimi ta Sa’adatu Rimi dake nan Kano, Dr Bashir Sani ya ce, ya zama wajibi al’umma su baiwa fannin ilimi fifiko domin...
Da safiyar yau Laraba ne masu garkuwa da mutane suka sa ce alkalin babbar kotun tarayya justice Dogo akan hanyar sa ta zuwa Akure daga babban...
Kungiyar mai rajin kare Demokaradiyya, wato UFDD, da hadakar kungiyoyin kishin al’umma sun yi kira ga gwamnatin tarayya da ta jihar Kaduna, da sauran jami’an tsaro...
Kungiyar masu kula da zirga-zirga jiragen sama ta Najeriya, wato Nigerian Air Traffic Association, ta koka gameda rashin isasun kayayyakin aiki tsakanin su da matuka jirage,...
Wani Jami’in hukumar Hisba mai suna Nuhu Muhammad Dala, ya ki amincewa da karbar cin hancin naira 100,000 daga hannun wani matashi mai sana’ar sayar kayan...
Gwamna Abdullahi Ganduje ya ja hankalin iyayen da aka ceto ‘yayansu daga Onitsa jihar Anambra da su yi hankali da yan jarida kungiyoyi masu zaman kansu....