

Ofishin attorney janar na kasa kuma ministan shari’a ya dakatar da wasu daraktoci guda goma sha biyu a hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari yana jagorantar taron majalisar zartarwa ta kasa a fadarsa da ke Asorok a Abuja. Rahotanni sun ce taron ya samu halartar mataiamakin...
Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA ta ce, yanzu Jihar Kano na matakin na shida a bangaren sha tare da ta’ammali da...
Da safiyar Larabar nan ne gwamnan jihar Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje ya rantsar da sabon kwamishina Idris Garba Unguwar Rimi da zai kasance daya daga...
Majalisar dokoki ta kasa ta gayyaci Ministan ilimi, Malam Adamu Adamu da ya zo ya yi ma ta jawabi kan dakatar da shirin bude makarantu da...
Gwammatin jihar Kano ta ce ya zuwa yanzu sati biyu kenan ba a samu ko mutum guda da cutar Corona ta hallaka ba a Kano. Mataimakin...
Malami a kwalejen ilimi da share fagen shiga jami’a ta Kano CAS Dokta Kabiru Sufi, ya ce matasa na da damar samarwa kansu ayyuka da sana’o’i,...
Wani magidanci a jihar Kaduna ya fede cikin sa da wuka sanadiyyar zafin cutar gyambon ciki wato (Ulcer) dake damun sa. Wannan al’amari dai ya faru...
‘Yan kasuwa a jihar Kaduna sun roki gwamnan jihar Malam Nasir El-rufa’i kan ya bude musu kasuwannin jihar domin ci gaba da kasuwanci. Shugaban kungiyar ‘yan...
Hukumar tsara birane ta jihar Kaduna ta rushe gidaje sama da 50 a filin idin bare-bari dake yankin kofar Kona a Zariya. Cikin wata zantawa da...