Gwamnatin jihar Adamawa ta ce za ta kara yawan jami’an tsaro a wuraren da ake fama da matsalolin tsaro a fadin jihar domin kare rayukan al’umma....
Babban bankin kasa CBN ya ja hankalin masu safarar kayayyaki daga kasar china zuwa nan gida Najeriya dasu dinga amfani da kudin kasar ta china wato...
Kamfanin rarraba wutar lantarki na shiyyar Enugu ya yanke wutar gidan gwamnatin Jihar Imo tare da Sakatariyar Jihar saboda bashin naira miliyan dari biyu da yake...
Majalisun dokokin kasar nan sun ce akwai bukatar sake nazartar kundin tsarin mulkin kasar nan ta yadda zai bada damar samar da ‘yan sandan jihohi, wanda...
Rundunar ‘yan sandan birnin tarayya ta tabbatar da mutuwar wasu jami’an ta bakwai, sakamakon harin wasu ‘yan bindiga da ya rutsa da su yau a marabar...
Shugban kasa Muhammadu Buhari ya bukaci kasashen da ake sace kudi a kai ajiya wajensu su gaggauta sakin kudaden ga kasashen da aka sato daga cikinsu...
Wata babbar kotun tarayya da ke Lagos ta ba da umarnin mallakawa gwamnatin tarayya wani fili da ke unguwar Lekki a jihar Lagos, mallakin tsohuwar ministar...
Majalisar zartaswa ta kasa ta amince da a fitar da naira biliyan dari da casa’in da biyu da miliyan dari tara domin biyan ‘yan kwangila da...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi kira ga al’ummar jihar Filato da su zauna da juna lafiya. Muhammadu Buhari ya bayyana hakan ne lokacin da...
Wata Kotun tarayya mai zamanta a nan Kano ta dage sauraron Shari’ar da ta ke yi wa tsohon gwamnan Kano Malam Ibrahim Shekarau da tsohon Ministan...