

Kididdigar da cibiyar dakile cutuka masu yaduwa ta kasa NCDC ta fitar a daren Alhamis da misalin karfe 10:20 ta nuna cewa babu ko mutum daya...
Kungiyar likitocin dabbobi, ta kasa reshen jihar Kano, ta bada gudunmowar kayan wanke hannu a wani mataki na kokarin dakile yaduwar cutar Corona Virus, a fadin...
Kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars, ta mika sakon ta’aziyyar ta ga dan wasanta Rahakku Adamu, wanda dan sa Muhammad Rahakku, ya rasu a ranar talatar...
Wani Malami a Jami’ar Bayero dake nan Kano Farfesa Yakubu Azare ya yi kira ga masu hannu da shuni dasu rinka tallafawa musu karamin karfi, musamman...
Gwamnatin jihar Kano ta ce za ta fadada koyar da ‘yan makaranta data fara ta kafafen yada labarai na Radiyo da Talabijin zuwa ga makarantun Firamare...
Wani kwararre likitan kula da masu cutar ciwon sikari Dr Ibrahim Dan-Jumai Kura ya bukaci masu cutar da su riga yin sahur da abinci mai nauyi...
Ma’aikatar lafiya ta jihar Kano ta ce mutum na farko mai dauke da cutar Coronavirus ya rasu a jihar. Cikin wata sanarwa da ma’aikatar ta wallafa...
Cibiyar fasahar sadarwa da cigaban al’umma Citad, ta yabawa gwamnatin jihar Kano, wajen daukar matakan kare jihar bisa yaduwar Cutar Corona, ciki harda dakatar da zirga...
Ma’aikatar lafiya ta jiha ,ta tabbatar da cewar an kara samun mutum biyar da suka kamu da cutar Corona Virus, a Yanzu haka wanda jimilar ta...
Gwamnan jihar Kano Abdullahi Umar Ganduje ya sanar da rufe jihar na tsahon kwanaki 7 a wani bangare na rage yaduwar Coronavirus a jihar ta Kano....