Hukumar kwallon kafar Afirka CAF ta fitar da jadawalin ci gaba da gasar cin kofin zakarun kungiyoyin kwallon kafar Africa a yau Laraba 27 ga watan...
Kungiyar kwallon kafa ta Barcelona ta yi rashin nasara da ci 1-0 a hannun tawagar Rayo Vallecano a wasan gasar La Liga da suka buga a...
Gwamnatin jihar Kano ta ce za ta inganta wasan kwallon kafa mai taken 5 a side a jihar. Gwamna Dakta Abdullahi Umar Ganduje ne ya bayyana...
Akalla ‘yan wasa 124, ne ake sa ran zasu fafata a gasar Kwallon Tennis ta Dala Hard Court , da zata gudana a birnin Kano Najeriya...
Masu tsaron raga: Courtois da Lunin da Fuidias. Masu tsaron baya sun hadar da: Carvajal da E. Militão da Alaba da Vallejo da Nacho da Marcelo...
Barcelona za ta buga gasar La Liga ranar Laraba a gidan Rayo Vallecano ba tare da Ansu Fati ba. Ansu Fati ya ji rauni ne a...
Magoya bayan kungiyar kwallon kafa ta Najeriya Super Eagles, sunyi kira ga shugaban hukumar kwallon kafar kasar NFF Amaju Malvin Pinnick da kada a dawo da...
Dan wasan gaba na kungiyar kwallon kafa ta Liverpool, Muhammad Salah ya kafa tarihin zama dan wasan Afrika da ya fi zura kwallaye a gasar firimiyar...
Kungiyar kwallon kafa ta Liverpool ta yi nasarar lallasa Manchester United har gida da ci 5-0. Karon farko cikin a tarihi da Liverpool ta taba yiwa...
Kungiyar kwallon kafa taB arcelona ta yi rashin nasara a hannun Real Madrid har gida da ci 2 da 1. Wasan dai ya gudana yau Lahadi...