Tawagar kwallon ƙafa ta ƙasar Morocco a karon farko bayan shekaru 24, ta sami nasara a gasar cin kofin duniya ta shekarar 2022 da ake gudanarwa...
Shugaban hukumar kwallon kafa ta Kano Pillars, Alhaji Ibrahim Galadima ya ce, kungiyar za ta sanar da sabbin masu horaswa a farkon watan Disambar 2022. Ibrahim...
Tawagar kwallon kafar kasar saudiya ta doke kasar Argentina a wasan farko na gasar cin kofin duniya a kasar Qatar da ci biyu da daya a...
Ƙasar Senegal ta tabbatar da cewa ɗan wasan ta na gaba Sadio Mane ba zai buga kofin Duniya ba. Ta cikin sanarwar da ƙasar ta fitar...
Kungiyar kwallon kafa ta Aston Villa ta kori mai horas da ‘yan wasan ta, Steven Gerrard, sakamakon rashin nasara a hannun Fulham da ci 3 da...
Dan wasan gaba na kungiyar kwallon kafa ta Real Madrid da Faransa Karim Benzema, ya lashe kambun gwarzon dan wasan Duniya bangaren maza na shekarar 2022,...
Kungiyar kwallon kafa ta Chalsea dake ƙasar England ta sallami mai horar da ‘yan wasan ta Thomas Tuchel. Hakan ya biyo bayan rashin nasara da kungiyar...
Kungiyar kwallon kafa ta Fatih Karagumruk dake kasar Turkiya, ta katsekwantiragen dan wasan gaba na Super Eagles Ahmad Musa. Kungiyar ta bayyana hakan ne a shafinta...
Kungiyar kwallon kafa ta Freedom Radio da Dala FM sun lallasa rukunin gidajen Radiyo na Arewa Radiyo da suka haɗar da Wazobia FM da kuma Cool...
Kamfanin shirya gasar Premier League ta Najeriya LMC, ya kori shugaban gudanarwar ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Kano Pillars, Alhaji Surajo Shuaibu Jambul kwata-kwata daga gasar bayan...