‘Yan takarar shugabancin kungiyar kwallon kafa ta Barcelona Joan Laporta da Victor Font sun ce hakika ya kamata albashin Lionel Messi ya wuce yadda ake biyanshi...
Hukumar kwallon kafa ta duniya FIFA ta baiwa ‘yan wasan Najeriya guda takwas da aka haifa a kasashen waje damar fara buga wa Najeriya wasanni. ‘Yan...
Shugaban hukumar kwallon kafa ta Najeriya NFF Amaju Pinnick ya ce an biya mai horas da kungiyar kwallon ta kasa Super Eagles Gernot Rohr albashin wata...
A sakamakon wasannin da aka fafata a ranar Alhamis na gasar cin kofin Unity a nan jihar Kano. Kungiyar kwallon kafa ta Kano Rovers ta lallasa...
Masana kiwon lafiya sun gargadi hukumar kwallon kafa ta Najeriya kan batun gudanar da gasar bikin kakar wasanni ta shekarar 2020 yayin da ya rage saura...
Kungiyar kwallon kafa ta Montreal Impact dake a kasar Canada wadda Thierry Henry ke horaswa ta dauki dan wasan Najeriya Ibrahim Sunusi. Sunusi dan wasan gaba...
Shugaban kungiyar kwallon kafa ta Gombe United, Dakta Larry Daniel , ya mika sakon ta’aziyyar tawagar, a madadin ‘yan ga shugaban hukumar wasanni ta jihar Gombe,...
Mai horas da kungiyar kwallon kafa ta Najeriya Gernot Rohr, ya ce, dan wasan Najeriya dake taka leda a kungiyar kwallon kafa ta Napoli Victor Osimhen...
Kimanin ‘yan wasa da jami’ai talatin da shida ne a cikin kungiyoyi ashirin dake buga wasa a gasar firimiyar kasar Ingila suka kamu da cutar Korona...
Kungiyar kwallon kafa ta Huesca dake buga gasar Laligar kasar Spaniya ta sallami mai horar da kungiyar, Michel Sanchez, sakamakon rashin ta buka abin azo a...