Kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars ta sanar da batan daya daga cikin ‘yan wasanta mai suna Sunday Chinedu. Jami’in hulda da jama’a na kungiyar Lurwan...
Manyan ‘yan wasan kwallon Tennis za su killace kansu a birnin Adelaide dake kasar Australia yayin da ake tunkarar gasar Australian Open. A dai makon gobe...
An dage dawowa ci gaba da wasannin rana ta biyar a gasar kwallon kafa ta mata a Najeriya sakamakon rashin cika ka’idojin gwajin cutar Korona a...
Kamfanin shirya gasar league a Najeriya wato LMC ya ce akwai yiwuwar samun tsaiko wajen fara gasar cin kofin kwararru na kasa sakamakon cigaba da samun...
Kungiyar kwallon kafa dake kasar Faransa wato Olympique Marseille za ta bude makarantar koyar da wasanni a cikin sashin koyon harkokin wasanni dake jami’ar Port Harcourt...
‘Yan wasan guje-guje da tsalle-tsalle na Najeriya sun fara shiga sansani daukar horo zagaye na biyu a yankuna uku na fadin kasar nan don shirya wa...
Yanzu haka dai kwantiragin Ozil a Arsenal zai kare ne a watan farkon na kakar wasa mai zuwa ta 2021. Rashin tabuka abin a zo a...
Kungiyar kwallon kafa ta Newcastle United ta bude filin horas da ‘yan wasanta da aka rufe sakamakon karuwar annobar cutar Corono. An dai rufe filin wasan...
Kungiyar kwallon kafa ta Nantes dake kasar Faransa ta kori mai horas da ‘yan wasanta Christian Gourcuff bisa rashin nasara da kungiyar ke samu a gasar...
Hukumar shirya jarabawar shiga makarantun gaba da sakandare wato JAMB za ta shirya jarabawar gwaji ga wadanda suka nemi aiki a hukumar kula da shige da...