

Mai alfarma sarkin musulmai Alhaji S’ada Abubakar na III ya ayyana ranar Juma’a mai zuwa 31 ga watan Yulin da muke ciki a matsayin ranar da...
Kotun sauraron ‘korafin za’ben ‘dan majalisar dokokin jihar Kano, mai wakiltar ‘karamar hukumar Rogo ta ‘kwace kujerar ‘dan majalisar dokoki mai wakiltar ‘karamar hukumar Rogo daga...
Dangin matashin nan Yunusa Dahiru wanda aka fi sani da Yunusa Yellow da ke tsare a jihar Bayelsa, sun ce har yanzu ba a sallamoshi daga...
Dan majalisar jiha mai wakiltar karamar hukumar Danbatta Murtala Musa Kore, ya ce al’umma suyi shiri domin kare kansu domin kuwa gwamnati ba zata iya kare...
Wasu bangarori uku a tashar gidan telebijon na kasa NTA dake jihar Kawara sun kama da wuta sakamakon wutar lantarki mai karfin gaske da aka dawo...
Kwamitin shugaban kasa da ke binciken dakataccen shugaban hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC karkashin jagorancin tsohon shugaban kotun daukaka kara mai shari’a...
Majalisar zartaswa ta kasa ta amincewa hukumar yaki da fasakwauri ta kasa kwastam da ta kashe naira biliyan dari biyu da tamanin da uku da miliyan...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari yayi All…..wadai da kisan da ‘yan bindiga suka yiwa wasu ma’aikatan bada agaji a jihar Borno tare da yin garkuwa da wasu...
Rundunar ‘yan-sandan Jihar Kaduna ta ce, ta kama wadanda ta ke zargin aikata laifuka daban-daban ciki har da masu yin garkuwa da mutane da masu satar...
Dagacin Sharada Alhaji Ilyasu Mu’azu ya shawarci gwamnati kan ta kara yawan ma’aikata dake kula da filin wasanni na kofar Na’isa don samar da tsaro da...