

Gwamnatin jihar Kaduna ta bai wa masu sayar da dabbobi a bakin titunan jihar wa’adin awanni 24 kan su tashi daga wuraren da suke sana’ar. Hakan...
Cibiyar dakile bazuwar cutuka ta kasa NCDC ta sanar da samun karin mutum 576 dauke da cutar Covid-19 a ranar Talata, a jihohi 21 na kasar...
Rundunar ‘yan sandan jihar Jigawa ta samu nasarar damke wasu gungun ‘yan fashi, dake bin mutane har gida da makamai suna kwace musu kudi da kuma...
Hukumar lura da cibiyoyin lafiya da asibitoci masu zaman kansu ta Kano PHIMA ta rufe wani dakin shan magani dake unguwar Rafin Dan Nana a yankin...
Kungiyar ‘yan tagwaye ta kasa dake nan jahar Kano wacce ake kira da Tagwe forum ta sha alwashin kawo karshen barace-barace da wasu iyayen ‘yan biyun...
A halin da ake cikin majalisar dattijai ta shiga ganawar sirri na gaggawa don tattauna sakamakon batun daukar ma’aikata aiki dari bakwai da saba’in da hudu...
Manyan ma’aikata 12 ne na hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC suka karbi takardar dakatarwa a jiya Litinin Da yawa daga cikin na...
Hukumar Kula da Makarantun Islamiyya ta jihar Kano ta bukaci Malaman Islamiyya da dalibai da su kara hakuri don kuwa gwamnati na dab da kammala tattaunawa...
Bayan da Allah ya yi masa rasuwa a jiya Litinin tsohon minista a jamhuriya ta biyu Malam Isma’ila Isa Funtuwa a Abuja yana da shekaru 78,...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya aikewa sarkin Salman Bin Abdulazizi na Saudiya addu’ar samun sauki cikin hanzari wanda aka kwantar a Asibiti. Muhammadu Buhari ya ce...