

. Tsohuwar ministar harkokin mata ta Najeriya, Hajiya Aisha Jumamai Alhassan (Mama Taraba) ta rasu bayan fama da jinya. Rahotanni sun ce Aisha Jummai Alhassan ta...
Gwamnan jihar Kaduna Malam Nasir El-Rufai’I, ya ce, yana goyon bayan mulki ya koma yankin kudancin kasar nan a shekarar 2023, sai dai ya gargadi ‘ƴan...
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya dakatar da shugabar hukumar kula da tashoshin Jiragen Ruwa ta ƙasa (NPA) Hajiya Hadiza Bala-Usman. Hakan na cikin wata sanarwa da...
Gwamnatin tarayya ta yi hasashen cewa akwai alamun samun ambaliyar ruwa a daminar bana a wasu jihohin kasar nan 28 ciki har da nan Kano. Ministan...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ce ci gaba da aikin har hada layukan wayar tarho da lambar dan kasa zai taimaka gaya wajen dakile matsalolin tsaro...
Rahotanni daga garin Kaduna na cewa daliban kwalejin nazarin tsirrai da gandun daji ta Afaka da ke jihar Kaduna sun shaki iskar ‘yanci. Daya daga...
Ministar kudi kasafi da tsare-tsare Zainab Ahmad, ta ce, ma’akatarta ta bai wa rundunar sojin kasar nan jimillar sama da naira tiriliyan daya tsakanin watan Janairun...
Ministan kwadago da samar da aikin yi, Sanata Chris Ngige, ya ce, tuni ya fara tuntubar atoni janar na kasa kuma ministan shari’a Abubakar Malami don...
Gwamnatin Jihar Gombe ta sanar da dakatar da ma’aikata 668 da take zaton na bogi ne sakamakon gaza bayyana a gaban kwamitin tantance ma’aikatan jihar don...
Gwamnatin tarayya ta haramtawa matafiya daga kasashen India da Brazil da kuma Turkiyya shigowa Najeriya sakamakon tsananin da annobar cutar Corona ta yi a kasashen. Shugaban...