Jamiyyar APC ta musanta zargin da jamiyyar mai hammaya ta PDP ke yi mata na yunkurin amfani alkalan da zasu saurari karar zaben gwamna daza’a gudanar...
Jamiyyar PDP ta zargi jam’iyyar APC da gwamnan Kano Abdullahi Ganduje da kokarin canza alkalan da zasu saurari shariar da dantakarar jam’iyyar PDP Abba Kabiru Yusuf...
Shugaban kungiyar masu bukata ta musamman ta kasa reshen jihar Kano Injiniya Musa Muhammad Shaga yace rabon da a taimaki kungiyar su wajen gudanar da ayyukanta...
Dan takarar shugaban kasa a babban zaben kasar nan da aka yi a ranar 23 ga watan Fabarerun da ya gabata a jam’iyyar Adawa ta PDP...
Dan majalisa mai wakiltar karamar hukumar Tarauni Hafizu kawu ya bayyana cewa, tattalin arzikin Najeriya na dab da bunkasa duk da kukan da wasu ke yi...
A wata tattaunawa da tashar Freedom Radio ta yi da masanin harkokin siyasar duniya Bashir Hayatu Jantile, ya bayyana cewa duk manyan jam’iyyun kasar nan watau...
A ranar 21 ga watan Oktoban da muke ciki ne tsohon Gwamnan jahar Kano Injiniya Rabiu Musa Kwankwaso ya cika shekaru 63 a Duniya. Bikin ranar...
Siyasar karamar hukumar birni da kewaye na cigaba da ya mutsa hazo tun bayan da daya daga dattawan siyasar karamar hukumar ya bara kan batun da...
Daya daga cikin dattawan siyasa na karamar hukumar birni da kewaye Alhaji Hamza Usman Darma ya bayyana cewa ko kadan jagoran jam’iyyar APC na karamar hukumar...
2:58pm Kotun karbar kararrakin zabe anan Kano karkashin mai sharia Halima Shamaki ta kori karar da jam iyyar PDP da dan takarar gwamnan Kano a jam...