

Musa Mujaheed zaitawa daga jam’iyyar APC yace darasi suka samu a faduwar da jam’iyyar su ta APC ta yi a Jihar Edo kuma zasu gyara kura...
Sulaiman mai Kasuwa Rano daga jam’iyyar PDP yace nasarar da jam’iyyar PDP ta samu sirrin Dr. Rabiu Musa kwankwaso ce sakamakon irin gudunmawar da ya bayar...
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta baiwa zababben Gwamnan jihar Edo Godwin Obaseki da mataimakinsa Phillip Shaibu takardar shaidar samun nasara. Kwamishinan hukumar...
Mun gama tattaunawa da zababban gwamnan Edo God win Obaseki kan batun dawowarsa APC nan gaba kadan. Mataimaki na musamman ga gwamna Ganduje Shehu Isa Driver...
Jam’iyyar APC ta ce, ta gamsu da sakamakon da hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta sanar a zaben gwamnan jihar Edo daya gudana...
Rabiu Muhammad Danshayi daga jam’iyyar PDP kalubalantar gwamnatin shugaban kasa Buhari yayi bisa yadda yayi ikirarin cewa gwammatin ta Gaza biyawa talakawanda suka zabeta alkawuran da...
Babban mataimakin Gwamnan Kano kan kafafan yada labarai Shehu Isah Driver yayi martani kan kalaman Hon Amanallah Ahmad. Shehu Isa Driver ya kalubalanci kalaman Hon Amanallah...
Dattijo Alhaji Gambo Abdullahi Danpass ya kalubalanci gwamnatin shugaban kasa Buhari bisa yadda ya ce gwamnatin ta gaza shawo kan matsalolin da al’ummar Najeriya ke ciki...
Kada Ganduje yayi amfani da kudaden jihar Kano lokacin zaben Edo domin dukiyar Kanawa bata ‘yan Edo ba ce- Kwamared Al-Amin Al-Barra. Kwamared Al-Amin Al-Barra ya...
Sani Yalo Gurjiya daga jam’iyyar APC zuwa ya yi yana kira ga gwamnan Kano Abdullahi Umar Ganduje da ya dawo gida Kano domin babu alamar za...