A ranar 21 ga watan Oktoban da muke ciki ne tsohon Gwamnan jahar Kano Injiniya Rabiu Musa Kwankwaso ya cika shekaru 63 a Duniya. Bikin ranar...
Siyasar karamar hukumar birni da kewaye na cigaba da ya mutsa hazo tun bayan da daya daga dattawan siyasar karamar hukumar ya bara kan batun da...
Daya daga cikin dattawan siyasa na karamar hukumar birni da kewaye Alhaji Hamza Usman Darma ya bayyana cewa ko kadan jagoran jam’iyyar APC na karamar hukumar...
2:58pm Kotun karbar kararrakin zabe anan Kano karkashin mai sharia Halima Shamaki ta kori karar da jam iyyar PDP da dan takarar gwamnan Kano a jam...
10:42 am Shari’ar Ganduje da Abba gida-gida A halin yanzu mai shari’a Halima Shamaki ta fara karantu hukucin ta kan bukatun da masu kara da suka...
Tsohon shugaban hukumar zabe ta kasa INEC Farfesa Attahiru Muhammad Jega, yaja hankalin gwamnatin tarayya da na jihohin kasar nan da su yi gaggawar samarwa da...
A shekarar 1914 ne karkashin Jagorancin Gwamna Janar Fredrick Lugard ne aka hade yankunan arewa da kudu, karkashin kasa daya dunkulalliya, wadda aka sanyawa suna Nigeria....
Kotun sauraran kararrakin zaben gwamnan jihar Kano ta tsayar da jibi Laraba a matsayin ranar ta karshe da zata yanke hukuncin wanda ya samu nasarar zaben...
Asalin dambarwar dake tsakanin Kwankwasiyya da Pantami Batun dambarwa tsakanin ministan sadarwa Dr, Isa Ali Pantami da kuma mabiya siyasar Kwankwasiyya ya samo asali ne tun...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bukaci a dauki tsauraran matakai kan kafafen sada zumunta na zamani da mutane ke amfani da su wajen yada kalaman batanci...