Hukumar ya ki da cin hanci da rashawa ta kasa EFCC, zata binciki tsohon gwamnan jihar Kano Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, bisa kan zargin karkatar da...
Jim kadan bayan kotun koli ta tabbatar da nasarar da Gwamnan Kano Abdullahi Umar Ganduje a zaben shekarar bara wasu daga cikin magoya bayan Gwamna Ganduje...
A kakar zaben shekarar 2019 siyasar jihar Kano ta dauki wani sabon salo da masharhanta da dama suka karkatar da alkalumansu a game da yadda siyasar...
Kasa da mako guda, bayan faduwar tsohon dan majalisar tarayya mai wakiltar kananan hukumomin Kiru da Bebeji, na jam’iyyar APC Abdulmumin Jibril Kofa, ya ce ya...
Daga Abdullahi Isa Dan takarar jam’iyyar APC a zaben dan majalisar wakilai da ke gudana a yau a yankin kananan hukumomin Kiru da Bebeji, Abdulmumini Jibrin,...
Gwamnan jihar Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje yace dabiar sa ta tabbatar da al’amuran rayuwa su kasance kamar yadda Allah yaso shi ne sanadin da yasa...
Bayan kammala zaben shekarar 2019 ne wasu gwamnonin kasar nan zasu kammala wa’adin su akan karagar mulki kamar yadda tsarin mulkin Najeriya ya tanadar musu. Daga...
Wani matashin dan siyasa a jihar Kano mai hamayya da gwamnatin APC mai mulki Shamsuddin Kura da ake yiwa lakabi da wakilin talakawa ya bayyana cewa,...
Tun sanda aka kirkiri jihar Kano ranar 27 ga watan Mayu na shekarar 1967 kimanin shekaru 52 kenan jihar ta Kano ke fuskantar kalubale da nasarori...
Fitaccen dan gwagwarmayar nan Kwamaret Kabiru Sa’id Dakata ya bayyana fargabarsa kan yunkurin samar da tsarin baiwa shuwagabanni damar yin zango na uku akan karagar mulki....