

Hukumar samar da abinci ta majalisar dinkin duniya (FAO), ta ce, farashin kayayyakin abinci ya yi tashin gwauron zabi a duniya. A cewar hukumar ta FAO...
Wasu manyan shugabannin yan bindiga 26 da suka addabi jihar Katsina sun ajiye makaman yakin su tare da mika wuya a Alhamis din nan. Kwamishinan ‘yan...
Tsohon shugaban kasar nan na mulkin soji Janar Abdussalami Abubakar, ya alakanta rashin tsaron dake addabar kasar nan a yanzu da yawaitar makamai ba bisa ka’ida...
Hukumar tsaron sirri ta Najeriya (DSS) ta musanta cewa ita ce ta azabtar da direban shugaban kasa Muhammadu Buhari, Sa’idu Afaka wanda sanadiyar hakan ya rasa...
Mataimakin shugaban kasa Farfesa Yemi Osinbajo ya yiwa mataimakin Sufeto-Janar na ‘yan sandan kasar nan Usman Baba ado karin girma a matsayin mukaddashin Sufeto-Janar na ‘yan...
Hukumomi a jihar Kaduna sun ce ƴan bindiga sun harbe akalla mutum takwas tare da raunata wasu a jerin hare-haren da suka kai ƙauyen Kadanye. Kwamishinan...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya nada Usman Alkali Baba a matsayin sabon mai rikon mukamin sufeto janar na ‘yan sandan kasar nan. Ministan kula da...
Biyar daga cikin dalibai 39 na kwalejin tarayya ta koyon ilimin tsirrai da gandun daji da masu garkuwa da mutane suka sace a Afaka sun shaki...
Rundunar ‘yan sandan kasar nan ta tura karin ‘yan sandan kwantar da tarzoma da kwararrun jami’an ta don samar da tsaro a jihar Imo, bayan harin...
Sufeto janar na ‘yan sandan kasar nan Mohammed Adamu, ya tabbatar da cewar ‘yan kungiyar tsagerun dake rajin kafa ‘yan-tacciyar kasar Biafra, ta IPOB ta hannun...