Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Covid-19: An gudanar da sallar Juma’a ta farko a jihar Kaduna

Published

on

A karon farko tun bayan sanya dokar kulle, an gudanar da sallar Juma’a a jihar Kaduna.

Tsawon mako 12 aka dauka ana dokar zama a gida dole sakamakon bullar cutar Covid-19 a jihar.

Kamar yadda rahotanni suka tabbatar an gudanar da sallar juma’ar bisa ka’idojin da gwamnatin jihar ta gindaya.

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!