Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Covid-19: An gudanar da sallar Juma’a ta farko a jihar Kaduna

Published

on

A karon farko tun bayan sanya dokar kulle, an gudanar da sallar Juma’a a jihar Kaduna.

Tsawon mako 12 aka dauka ana dokar zama a gida dole sakamakon bullar cutar Covid-19 a jihar.

Kamar yadda rahotanni suka tabbatar an gudanar da sallar juma’ar bisa ka’idojin da gwamnatin jihar ta gindaya.

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!