Kasar Amurka ta yabawa gwamnatin shugaban kasa Muhammadu Buhari, kan yakar ayyukan ta’addanci da take yi. Shugaban kasar na Amurka Donald trump ne ya bayyana hakan,...
Babban bankin Najeriya ya yi barazanar korar shugabannin bankunan da suka gaza wallafa rahoton su na karshen shekara cikin watanni 12 bayan karewar shekarar, da kuma...
Gamayyar kungiyar jami’an ‘yan sanda masu ritaya da wasu hukumomin tsaro sun zargi majalisar dattawan kasar nan da nuna halin ko in kula kan halin da...
A yau Litinin ake sa-ran shugaban kasa Muhammadu Buhari zai gana da takwaransa na Amurka Donald Trump a birnin Washington DC, bayan amsa gayyatar Trump din...
Gwamnatin tarayya ta shaidawa ma’aikatan lafiya da ke tsaka da yajin aiki a yanzu haka cewa muradinsu na ganin an biyasu albashi daidai da Likitoci ba...
Gwamnan Jihar Kogi Yahaya Bello ya ce rashin nasarar yi wa Sanata Dino Melaye kiranye ba zai taba gurgunta masa siyasa ba, in ji mai magana...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya koma babban birnin tarayya Abuja bayan ziyarar kaddamar da wasu ayyuka da ya kai jihar Bauchi. A yayin ziyarar ta shugaba...
Rundunar yan sandan jihar Borno ta ce akalla mutane shida ne aka kashe a wani hari da mayakan Boko Haram suka kai a yankin Jidari Polio...
Jami’ar Karatu daka gida ta ja hankalin dalibai da jami’an tsaro da sauran al’umma gaba daya kan takardun jarrabawar na bogi da ke yawo a kafafen...
Rundunar yan sandan kasar nan ta yi bayani dalla-dalla kan yadda Sanatan kogi ta Tsakiya Sanata Dino Melaye ya yi yunkurin kubucewa daga hannun su da...