Tun bayan bullar cutar Coronavirus cikin watan Afrilu na wannan shekara ta 2020 a jihar Jigawa, gwamnatin jihar ta ci gaba da daukar matakan kariya, domin...
Ana ta yada wani labari a kafafan sada zumunta na cewa hukumar lafiya ta duniya WHO ta zabi jihar Kano kadai domin yin gwajin maganin cutar...
A dazu-dazun nan ne a yayin zaman majalisar ministoci da shugaba Isufu Mahamadu ya jagoranta gwamnatin Nijar ta bayyana matakinta na janye dokar hana jigila a...
Gwamnan jihar Adamawa Ahmadu Umaru Fintiri ya sassauta dokar kulle kan wuraren ibada da wajen taron jama’a wanda aka kafa tun a farko a fadin jihar...
Al’ummar musulmin jamhuriyar Nijar sun yi fitar dango a yau dan halartar masallatan Juma’a daban daban biyo bayan sanarwar gwamnati na bada damar bude wuraren ibada...
Gwamnatin Kano ta ce zata cigaba da daukar matakan kariyar jamian lafiya domin kare su daga cutar Corona dama sauran cutuka masu yaduwa. Gwamna Abdullahi Umar...
Gwamnatin jihar Jigawa tace mutum na 3 ya rasu sakamakon cutar Covid-19 a jihar. Kwaminshinan lafiya kuma shugaban kwamatin dakile yaduwar cutar a jhar jigawa Dakta...
Yayinda masana kiwon lafiya ke cewa cutar Coronavirus tafi barazana ga tsofaffi saboda rashin karfin gwarkuwar jiki da basu dashi sai gashi wata tsohuwa mai ran...
Babbar kotun jiha ta daya dake birnin Gusau na jihar Zamfara ta yankewa wani matashi mai suna Kamalu Yusuf mazaunin unguwar Geji dake Gusau hukuncin kisa...
Gwamnatin Kano ta bude sabuwar cibiyar killace mata masu dauke da cutar Corona a Kano. A yammacin ranar Labara ne Gwamnan Kano Abdullahi Umar Ganduje ya...