Babbar Kotun tarayya da ke Kano ƙarƙashin mai shari’a AM Liman ta kori ƙarar da Alhaji Ahmadu Haruna Zago ya shigar gabanta na ƙalubalantar shugabancin Abdullahi...
Manchester City ta lashe gasar firimiyar ƙasar Ingila bayan da ta samu nasara a kan Aston Villa da ci 3-2 a wasan ƙarshe na gasar. Manchester...
Sakataren yaɗa labaran jam’iyyar PRP na Kano Alhaji Aminu Gurgu Mai Filo ya fice zuwa jam’iyyar NNPP. Hakan na cikin wani saƙon murya da ya aike...
Hukumar yaƙi da rashawa ta ƙasa EFCC ta cafke babban Akanta Janar na ƙasa Ahmed Idris bisa zargin almundahanar kuɗi Naira Biliyan Tamanin. Hakan na cikin...
Ƴan bindiga sun hallaka mutane Bakwai a garin Ƙarfi na ƙaramar hukumar Takai da ke Kano, tare da sace Dagacin garin. Wani ɗan uwan Dagacin da...
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya gayyaci Gwamnan Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje da tsohon Gwamna Malam Shekarau domin ganawa da su kan shirin Shekaran na ficewa...
Mai girma Falakin Shinkafi Ambasada Yunusa Hamza na yiwa ɗaukacin al’umma murnar Barka da Sallah tare da fatan za a kammala bukukuwan lafiya. Falaki yayi addu’ar...
Gwamnatin Kano ta haramta liƙa hotuna da ɗaga tutucin siyasa a lokacin bukukuwan ƙaramar Sallah. Hakan na cikin saƙon sallah da Gwamna Dr. Abdullahi Umar Ganduje...
Hukumar lura da manyan Kotunan Kano ta musanta rahoton cewa ta yi jan ƙafa wajen aiwatar da belin Muhyi Magaji da Kotu ta bayar. Kakakin Kotunan...
Majalisar dokokin Kano ta ce ɗan majalisar jihar mai wakiltar Birni Salisu Maje Ahmad Gwangwazo ya sanar da ita ficewarsa daga jam’iyyar PDP zuwa APC. Hakan...