

Rahotanni daga garin Kaduna na cewa daliban kwalejin nazarin tsirrai da gandun daji ta Afaka da ke jihar Kaduna sun shaki iskar ‘yanci. Daya daga...
Gamayyar kungiyoyin ma’aikata sun alakanta rashin tsaro dake addabar jihar Kaduna da korar ma’aikata 30,000 da gwamna Nasir El-Rufai ya yi tun farkon hawansa a shekarar...
Masu amfani da kafafen sada zumunta na ci gaba da yin Alla-wadai kan wani tsohon soja da aka kama bisa zargin yin garkuwa da wanin ƙanƙanin...
Fitaccen malamin addinin islaman nan da ke Kaduna Sheikh Ahmad Mahmud Gumi ya yi gargadin cewa, Najeriya za ta yi mugun da na sani matukar aka...
Gwamnatin jihar Kaduna ta ce, masu garkuwa da mutane sun kashe ƙarin ɗalibai biyu cikin ɗaliban jami’ar Greenfield da suka sace. Hakan na cikin wata sanarwa...
Hukumar bunkasa fasahar bin hanyoyin kimiyya wajen inganta rayuwar abubuwa masu rai (National Biotechnology Development Agency), ta ce, samar da sabon irin masara mai suna Tela...
Rahotanni daga jihar Kaduna na cewa, ‘yan bindiga sun sace daliban wata jami’a mai zaman kanta mai suna Green Field university da ke garin Kaduna. ...
Rundunar ‘yan sandan Jihar Kaduna ta kama wasu mutane 15 da a ke zargin yan fashi da makami ne. Wannan na cikin wata sanarwa mai dauke...
Jam’iyyar PDP ta dakatar da tsohon gwamnan jihar Kano Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso tana mai zargin sa da hannu a rikicin da ya faru a yayin...
Jam’iyyar PDP ta kasa ta kammala shirye-shirye don sasanta gwamnan jihar Sokoto Aminu Waziri Tambuwal da tsohon gwamnan jihar Kano Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso da kuma...