Gwamnatin jihar kano tace za ta daga darajar kananan Asibitocin da suke masarautun jihar 5 zuwa asibitin kwararru a kowanne yankin domin samar da kyakkyawar kulawa...
Wani likita da ke aiki da ma’aikatar lafiya ta jihar Kano, Dr. Abdullahi Isah Kauran Mata, ya ce, yin bahaya a sarari ko bainar jama’a, yana...
Gwamnatin jihar Kano ta gano maɓoyar wani sinadarin haɗa lemo da ake zargin shi ya haddasa wata cuta da ta jikkata mutane da dama tare da...
A Litinin ɗin nan ne ake sa ran sakataren Gwamnatin tarayya Boss Mustapha da ministocin ƙasar nan baki-ɗaya za ayi musu allurar riga-kafin annobar Covid-19-19. Sauran...
Gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello ya ce ba zai amince a yi masa allurar rigakafin cutar corona ba duk kuwa da cewa sauran takwarorinsa gwamnoni sun...
Gwamnatin Tarayya ta ce babu dole ga duk dan Najeriya da bay a sa son ayi masa allurar rigakafin cutar corona. Karamin Ministan lafiya na kasar...
Gwamnatin Najeriya ta tabbatar da cewa a gobe Talata ne za ta karɓi kason farko na alluran rigakafin korona ta Oxford-AstraZeneca kimanin miliyan hudu. Sakataren Gwamnatin...
Majalisar dokokin jihar Kano ta amince da ƙudirin dokar tilasta gwaji kafin aure, don takaita yaɗuwar cututtuka. Majalisar ta ce, ta yi la’akari da yadda cututtukan...
Gwamnatin tarayya ta ce ya zuwa yanzu cutar Corona ta kama jimillar mutane 152,616 cikin su kuma guda 129,300 suka warke sai kuma guda 1,862 suka...
Cibiyar daƙile yaɗuwar cutuka ta ƙasa NCDC ta ce, akwai yiwuwar ɓarkewar annobar Ebola a ƙasar nan. Hakan na cikin wata sanarwa da NCDC ta fitar...