Gwamnatin Jihar Kano ta ce a yanzu haka mutane 26 ne suka rage masu fama da cutar Corona a Jihar, kamar yadda ma’aikatar lafiya ta Jihar...
Gwamnan Jihar Kaduna Nasir El-Rufa’i ya sanya hannu kan dokar da aka yi wa kwaskwarima ta hukunta masu aikata laifin fyade musamman ma ga kananan yara....
Gwamnan Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje ya ziyarci Unguwar kofar Mazugal, Lungun mai lalle, don jajantawa wadanda iftila’in rusau ya afkawa a cikin makon nan. Gwamnan...
Kotun majistiri da ke Gidan Murtala a nan Kano ta aike da sammaci ga shugaban hukumar KAROTA Baffa Babba Ɗanagundi bisa zargin yin zamba cikin aminci....
Ƙungiyar ƙwadago ta ƙasa NLC ta baiwa gwamnatin tarayya wa’adin makonni biyu na ta janye ƙarin farashin wutar lantarki da na man fetur da ta yi....
Gwamnatin jihar Kano ta fara dashen bishiyoyi kimanin miliyan 2 a sassan jihar Kano da nufin magance kwararowar Hamada da zaizayar ƙasa gami da ambaliyar ruwa....
Shugaban hadaddiyar kungiyar manoman shinkafa ta kasa reshen jihar Kano ya bayyana ambaliyar ruwa da ake samu a damunar bana da cewa shi ne ya janyo...
Shugaba kasa Muhammadu Buhari ya kaddamar da wani tambari da za a rika amfani da shi wajen gudanar da bikin ranar yancin kai a kasar nan...
Hukumar kashe gobara ta jihar Kano ta zakulo mutanne 10 da wani gini ya danne bayan ruftawar sa a unguwar gwammaja ‘yan-kosai dake karamar hukumar dala....
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana cewa ya zama wajibi gwamnatin sa ta rika ciyo bashi daga kasashen ketare matukar ana son a magance matsalar da...