Gwamnatin jihar Gombe ta tabbatar da rasuwar mutane uku a sanadiyar kamuwa da cutar zazzabin Lassa. Kwamishinan lafiya na jihar Gombe Dakta Ahmad Muhammad Gana ne...
Kungiyar karfafawa mutane gwiwa don shiga harkokin dimokradiyya ta jihar Kano tace dimokuradiyya diyya a Najeriya na fuskantar barazana musamman a hannun kowacce jam’iyya mai mulki...
Sabbin sarakunan 4 da suka hada da Rano da Karaye da Gaya da Karaye sun kai ziyarar taya gwamnan jihar Kano murnar samun nasara ta tabbatar...
Daga Nasiru Salisu Zango farfesa Babagana Umara Zulum shine Gwamna da yanzu ya zama zakaran gwajin dafi a cikin gwamnonin Nigeria. Kokarinsa da jajircewarsa wajen kare...
Hukumar aikin hajji ta kasa NAHCON ta karrama wakilin Freedom Radio a jihar Kaduna Abubakar Jidda Usman matsayin Dan Jarida mafi kwazo wajen kawo rahoton aikin...
Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta kai ziyara ga hukumar kiyaye afkuwar hadura ta kasa a jiya Laraba Babban kwamandan hukumar Hisbah Sheikh Muhammad Haroun Ibini...
Yayin da aka shiga fargaba a Kano tun bayan bullar zazzabin Lassa, likitoci sun yi kira da a kwantar da hankali domin dukkan mutanen da ake...
Al’ummar yankin Doka dake kasuwar magani a jihar Kaduna sun shigar da karar wani mutum mai suna Alla Magani da suke zargi da maita. Rahotonni sun...
Ibrahim Ishaq Danuwa Rano
Ana zargin cewar, likitocin sun kamu ne da cutar sakamon duba wata mace mai juna biyu da ta zao daga jihar Bauchi. A wata ganawa...