Wata kungiya dake rajin kare hakkin dan Adam ta kasa da kasa wato youth for women rights international ta yi Kira ga al’ummar jihar Kano dasu...
Gwamnatin jihar Jigawa ta ce daga ranar Jumu’a ta dakatar da jama’a daga hada sahun sallah domin kaucewa cakuduwa a tsakanin jama’a. Gwamnan jihar Jigawa, Alhaji...
Wani Malami a Jami’ar Bayero dake nan Kano Farfesa Yakubu Azare ya yi kira ga masu hannu da shuni dasu rinka tallafawa musu karamin karfi, musamman...
Gwamnatin jihar Kano ta ce za ta fadada koyar da ‘yan makaranta data fara ta kafafen yada labarai na Radiyo da Talabijin zuwa ga makarantun Firamare...
Ma’aikatar lafiya ta jiha ,ta tabbatar da cewar an kara samun mutum biyar da suka kamu da cutar Corona Virus, a Yanzu haka wanda jimilar ta...
Gwamnan jihar Kano Abdullahi Umar Ganduje ya sanar da rufe jihar na tsahon kwanaki 7 a wani bangare na rage yaduwar Coronavirus a jihar ta Kano....
Kwamitin tallafawa mabukata da marayu na Unguwar Hotoron Arewa, ya bukaci kungiyoyin kishin al’umma na kasashen ketare da na unguwanni da su tallafawa mabukata da kayan...
Wani malamin makarantar Sakandare a nan Kano ya ja hankalin iyaye wajen ganin sun sanya ‘ya’yansu suna sauararon shirye-shiryen koyar da karatu da ake gabatarwa a...
Gwamnatin jihar Kano ta sassauta dokar da ta sanyawa ‘yan Adaidaita sahu ta daukar fasinja daya tilo bayan sake nazartar dokar, inda ta ce yanzu fasinjoji...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ba umarnin fadada shirin ba da tallafi ga al’ummar kasar nan don rage musu radadin da suke ciki sakamakon ci gaba...