

Ministan Matasa da Wasanni, Sunday Dare, ya ce kwanannan za a dage dokar hana ‘yan kallo shiga filin wasa da Kwamitin Gwamnatin Tarayya kan yaki da...
Za a yiwa tawagar kungiyar kwallon kafa ta Najeriya Super Eagles gwajin cutar COVID-19 a yau Talata 29 ga watan Yuni a Abuja. Jami’ai da ‘yan...
Kasar Senegal za ta fice ba tare da shiri ba daga wasannin kwallon kwando na share fagen shiga gasar Olympic sakamakon barkewar cutar Corona a kasar....
Shugaban kungiyar magoya bayan kwallon kafa dake a birnin tarayya Abuja, Adamu Mohammed Mukhtar ya sha alwashin tura ‘yan jarida dake kawo rahotannin wasanni kasashen waje...
Gwamnatin jihar Abia ta yi Allah wadai da farmakin da aka yiwa ‘yan wasan kungiyar kwallon kafa ta Enyimba a garin Jos dake jihar Plateau. Lamarin...
Hukumar kwallon kafa ta Afirka, CAF ta ce da akwai bukatar kafafen yada labarai su samu yancin kawo rahotannin wasanni a nahiyar ba tare da fargaba...
Cristiano Ronaldo ya daidaita tarihin zakarun ‘yan wasan duniya wajen cin kwallaye 109 bayan cin kwallaye biyu a wasan da Portugal ta fafata da Faransa a...
Kungiyar kwallon kafa ta Barcelona ta aike wa Lionel Messi da sakon taya murnar zagayowar ranar haihuwarsa. A yau Alhamis 24 ga watan Yunin 2021 ne,...
Ma’aikatar matasa da wasanni ta Najeriya za ta horar da matasa sama da dubu 36 ilimin fasahar zamani wato tare da hadin gwiwar kamfanin Microsoft. Mataimakin...
Mai horas da kungiyar kwallon Kwando ta Najeriya D’Tigers, ya gayyaci manyan ‘yan wasan NBA 12 da za su shiga cikin tawagar ‘yan wasa 49 wadanda...