Kasar Senegal za ta fice ba tare da shiri ba daga wasannin kwallon kwando na share fagen shiga gasar Olympic sakamakon barkewar cutar Corona a kasar....
Shugaban kungiyar magoya bayan kwallon kafa dake a birnin tarayya Abuja, Adamu Mohammed Mukhtar ya sha alwashin tura ‘yan jarida dake kawo rahotannin wasanni kasashen waje...
Gwamnatin jihar Abia ta yi Allah wadai da farmakin da aka yiwa ‘yan wasan kungiyar kwallon kafa ta Enyimba a garin Jos dake jihar Plateau. Lamarin...
Hukumar kwallon kafa ta Afirka, CAF ta ce da akwai bukatar kafafen yada labarai su samu yancin kawo rahotannin wasanni a nahiyar ba tare da fargaba...
Cristiano Ronaldo ya daidaita tarihin zakarun ‘yan wasan duniya wajen cin kwallaye 109 bayan cin kwallaye biyu a wasan da Portugal ta fafata da Faransa a...
Kungiyar kwallon kafa ta Barcelona ta aike wa Lionel Messi da sakon taya murnar zagayowar ranar haihuwarsa. A yau Alhamis 24 ga watan Yunin 2021 ne,...
Ma’aikatar matasa da wasanni ta Najeriya za ta horar da matasa sama da dubu 36 ilimin fasahar zamani wato tare da hadin gwiwar kamfanin Microsoft. Mataimakin...
Mai horas da kungiyar kwallon Kwando ta Najeriya D’Tigers, ya gayyaci manyan ‘yan wasan NBA 12 da za su shiga cikin tawagar ‘yan wasa 49 wadanda...
Hukumar wasan guje-guje da tsalle-tsalle ta duniya WA, ta cire sunan Shehu Gusau daga shafinta na karfar Internet a matsayin shugaban hukumar wasan guje-guje da tsalle-tsalle...
Masu shirya gasar guje-guje da tsalle-tsalle ta duniya da za a gudanar a birnin Tokyo dake kasar Japan mai taken Tokyo 2020, sun ce ‘yan kallo...