Ƙungiyar kwallon ƙafa ta Liverpool ta cimma yarjejeniyar ɗaukar ɗan wasan baya na ƙungiyar kwallon ƙafa ta RB Leipzig, Ibrahim Konate. Ƙungiyar ta sanar da labarin...
Jagoran ɗarikar Tijjaniya na duniya Sheikh Muhammadul Mahi Inyass, ya tabbatar wa Sarkin Kano na goma sha hudu a daular fulani, Malam Muhammadu Sanusi na biyu...
Hukumar ƙwallon kafa ta duniya FIFA) ta ɗage wasannin share fagen halartar gasar cin ƙofin duniya ta shekarar 2022 ɓangaren nahiyar afurka wanda aka tsara tun...
Tsakanin dan wasan tsakiya na kungiyar kwallon kafa ta Chelsea Ngolo Kante da takwaransa na kungiyar Real Madrid Carlos Henrique Casemiro wa ya fi kwarewa? ...
Shugaban hukumar ƙwallon Zari Ruga ta (Rugby ) na jihar Kano, Mista Martin Crawford, ya ce, Najeriya na fuskantar Barazanar kasa halartar gasar Kofin Duniya na...
Wani ɗan jarida a jihar Gombe ya mayar da kuɗi har Dala dubu uku ($3000) da ya tsinta. Ɗan jaridar mai suna Abdulƙadir Shehu Aliyu, ɗan...
Shugaban majalisar wakilai Femi Gbajabiamila, ya ki amincewa da kudirin gaggawa da shugaban marasa rinjaye na majalisar wakilai, Ndudi Elumelu ya gabatar da ke neman ministan...
Mai horas da kungiyar kwallon kafa ta kasar Uganda Johnny McKinstry ya amince da ajiye aikin horas da ‘yan wasan kungiyar. McKinstry ya amince da kawo...
Kwamitin shirya gasar Olympic ta kasa tare da hadin gwiwar kwamitin shirya gasar ta duniya sun shirya tsaf don gudanar da bitar kwanaki biyu ga masu...
Gwamnan Kano Dakta Anbdullahi Umar Ganduje, ya ƙaddamar da kyaftin ɗin tawagar Super Eagles ta Najeriya, Ahmad Musa a matsayin sabon ɗan wasan tawagar Kano Pillars....