An dakatar da ‘Yar wasan Najeriyar da ta samu lambar azurfa a shekarar 2008, Blessing Okagbare a ranar Juma’a 18 ga Fabrairu 2022 hukuncin shekaru 10....
Kungiyar kwallon kafa ta Barcelona daga kasar Spain, tayi kunnan doki daya da daya da tawagar Napoli ta kasar Italiya a gasar Europa League. Fafatawar dai...
Shugaban hukumar kwallon kafa ta kasa NFF Amaju Pinnick ya ce ya nada tabbaci tawagar Super Eagles ka iya buga gasar cin kofin duniya ta shekarar...
Kungiyar kwallon kafa ta Paris Saint Germain tayi nasarar doke Real Madrid da ci 1-0 a wasan gasar cin kofin zakarun turai Champions League. Fafatawar da...
Tsohon dan wasan gaba na kasa Najeriya da Kano Pillars Gambo Muhammad ya zama mataimakin mai horarwa a tawagar Sai Masu Gida. Gambo Muhammad ya koma...
Kungiyar kwallon kafa ta Chelsea ta zama zakara a shekarar 2022 a gasar cin kofin kungiyoyin kasashen duniya na FIFA Club World Cup. A karon farko...
‘Yan sanda a kasar Brazili sun kama wani mutum da ake zargi da yin kutse har mada sace kudi da suka kai yawan Dala dubu ar’ba’in...
Tawagar Super Eagles ta koma mataki na uku a nahiyar afrika, kuma mataki na 32 a jerin kasashe da hukumar kwallon kafa ta duniya FIFA ke...
Al’ummar kasar Senegal na ci gaba da nuna farin cikinsu, bayan da tawagar kasar ta lashe gasar kofin kasashen afrika ta (AFCON) Dubun dubatar al’ummar kasar...
Hukumar kwallon kafa ta Najeriya NFF, ta nada Emmanuel Amuneke a matsayin sabon mai horar da ƴan wasan ƙwallon ƙafar ta. Amuneke dai tsohon dan wasan...