Gwamnatin jihar Kano ta sallami karin mutane 5 wadanda suka warke daga cutar Covid-19, tana mai cewa a yanzu haka mutane 9 ne kadai suka rage...
Gwamnan jihar Borno Babagana Umara Zulum ya nemi Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya gayyato sojojin kasar Chadi, don su taimaka a yakin da ake yi da...
Gwamnatin jihar Kano ta kulla kawance da tsohon dan wasan Najeriya wanda kuma ya ke buga wa kasar Ingila wasa John Fashanu, domin ciyar da harkokin...
Kungiyar kwallon kafa ta Everton ta tabbatar da daukar dan wasan baya daga Norwich City, Ben Godfrey, kan kudi Yuro miliyan 25. Farashin zai iya karuwa...
Kungiyar kwallon kafa ta Inter Milan ta dauki dan wasan bayan kasar Italiya Matteo Darmian a matsayin aro daga kungiyar Parma. Damian zai ci gaba da...
Kungiyar kwallon kafa ta Manchester United ta ƙulla yarjejeniya da dan wasa Edinson Roberto Cavani, kan albashi kimanin fan yuro 210,000 a kowane mako. Cavani zai...
Shugaban kungiyar kwallon kafa ta birnin tarayya Abuja Abba Moukhtar Muhammad, ya nuna gamsuwarsa bisa nadin da hukumar kwallon kafa ta kasa NFF ta yiwa wasu...
Kotun Majistare ƙarkashin mai shari’a Tijjani Saleh Minjibir, mai lamba 60 a gidan Murtala dake Kano ta dakatar da shugabannin ƙungiyar masu ƙungiyoyin ƙwallon kafa rukuni...
Dan wasan tsakiyar kungiyar Liverpool, Thiago Alcantara ya kamu da cutar Corona. Dan wasan mai shekaru 29, yanzu haka ya killace kansa a gida kamar yadda...
Ƙungiyar Schalke 04, da ke ƙasar Jamus ta sallami mai horar da tawagar David Wagner, bayan wasanni biyu da fara gasar Bundesliga ta ƙasar. Hakan ya...