Kungiyoyin dake buga gasar firimiyar kasar Ingila sun roki gwamnatin kasar da ta taimaka wajen ganin an ci gaba da barin ‘yan kallo shiga filayen wasanni...
Kuri’u 271 suka rage kafin a yi nasara a yunkurin kada kuri’ar yankan kauna ga shugaban kungiyar kwallon kafa ta Barcelona Josep Maria Bartomeu. Rahotanni na...
Shugaban hukumar kwallon kafa ta duniya FIFA, Gianni Infantino, ya tattauna da shugaban kasar Amurka Donald Trump kan batun karbar masaukin baki na gasar cin kofin...
Najeriya ta matsa mataki na 29 a fannin kwallon kafa a fadin duniya a wani sabon jaddawali da hukumar kwallon kafa ta duniya FIFA ta fitar....
Kotun majistiri da ke Gidan Murtala a nan Kano ta aike da sammaci ga shugaban hukumar KAROTA Baffa Babba Ɗanagundi bisa zargin yin zamba cikin aminci....
Dan wasa Novak Djokovic ya yi nasara a wasan sa na farko a gasar kwallon Tennis ta Italian Open, bayan da aka koreshi daga gasar US...
Tsohon shugaban hukumar wasannin guje-guje da tsalle-tsalle ta duniya wato IAAF, Lamine Diack, an yanke masa hukuncin dauri a gidan gyaran hali sakamakon samun sa da...
Ma’aikatar lafiya ta jihar Kano ta bukaci ‘yan kwangilar da ke aikin gina sabon asibitin garin Bichi da su gaggauta kammalawa cikin kankanin lokaci, kasancewar gwamnatin...
Dan wasan kungiyar kwallon kafa ta Arsenal, Pierre-Emerick Aubameyang, ya rattaba hannu a yarjejeniyar ci gaba da zama kungiyar har tsawon shekaru uku masu zuwa. Kwantiragin...
Kungiyar kwallon kafa ta Club Brugge, ta bayyana cewa dan wasan ta David Okereke dan asalin Najeriya, ya kamu da cutar Corona. Club Brugge ta ce...