Kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars tayi rashin nasara har gida a hannun Rivers United da ci daya mai ban haushi. Filin wasa na Ahmadu Bello...
Kungiyar kwallon kafa ta Liverpool ta lashe gasar Carabao Cup bayan doke Chelsea a wasan karshe. An dai gudanar da wasan a filin Wembley dake birnin...
Hukumar kwallon kafa ta nahiyar turai UEFA ta dage wasan karshe na maza na gasar cin kofin zakarun turai Champions League na shekarar 2021/2022 daga kasar...
Kungiyar kwallon kafa ta Athletico Madrid daga kasar Spain da Manchester United sun tashi wasa 1-1 a gasar cin kofin zakarun turai Champions League Gumurzu tsakanin...
Kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars na rasa kusan Naira miliyan talatin da shida sakamakon rashin buga wasa a gida a kakar wasa ta shekarar 2020/2021....
Kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars mai taken Sai masu gida tayi nasarar doke Abia Warriors da ci 2- 1 a wasan gasar Firimiya ta kasa...
Dan wasa Pierre-Emerick Aubameyang ya zura kwallo uku a wasan da Barcelona tayi nasara da ci 4-1 akan Valencia. Fafatawar da ta gudana a ranar Lahadi...
An dakatar da ‘Yar wasan Najeriyar da ta samu lambar azurfa a shekarar 2008, Blessing Okagbare a ranar Juma’a 18 ga Fabrairu 2022 hukuncin shekaru 10....
Kungiyar kwallon kafa ta Barcelona daga kasar Spain, tayi kunnan doki daya da daya da tawagar Napoli ta kasar Italiya a gasar Europa League. Fafatawar dai...
Shugaban hukumar kwallon kafa ta kasa NFF Amaju Pinnick ya ce ya nada tabbaci tawagar Super Eagles ka iya buga gasar cin kofin duniya ta shekarar...