

Majalisar zartarwar jihar Kano ta amince da kafa kwamitin da zai yi nazari kan hanyoyin kilomita 5 dake kananan hukumomin jihar da nufin sake musu fasali...
Gwamnatin jihar Kano ta ce ta bada umarnin a karawa daliban jihar Kano alawus da ta ke biyan su, kasancewar wanda a ke basu a yanzu...
Rundunar ‘yan sandan jihar Jigawa ta kama wasu matasa guda 4 da ake zargi da aikata fashi da makami a ƙaramar hukumar Malammadori. Rundunar tace ta...
Gwamnatin jihar Kano ta ce zata ci gaba da yaki da zazzabin cizon sauro a karshen kowanne wata har zuwa watan Oktoban shekarar da muke ciki....
Wasu da ake zargin ‘yan bindiga ne sun hallaka dan majalisa mai wakiltar kananan hukumomin Baraza da Dass dake jihar Bauchi Alhaji Musa Mante a ranar...
Shugaban Jami’ar Bayero da ke nan Kano, Farfesa Muhammad Yahuza Bello, ya bayyana cewa daya daga cikin nasarori da ya samu a yayin mulkin sa shi...
Shugaban darikar kadiriyya na Afrika Sheikh Kariballah Nasiru Kabara, ya bukaci gwamnatoci a matakai daban daban da su samar da dokoki masu tsauri da zasu rika...
Rundunar ‘yan sandan jihar Niger tayi nasarar kama wasu mutane biyu da ake zargin suna taimakawa masu yin garkuwa da mutane da bayanan sirri a jihar....
Rundunar sojin kasar nan ta Operation Sahel Sanity sun yi nasarar cafke wadanda ake zargin suna kaiwa yan bindiga bayanan sirri tare da taimaka musu wajen...
Gwamnatin tarayya ta ce kimanin ‘yan kasar nan 684 ne suka kamu da cutar corona a kasashen waje, yayin da dubu 13, 844 basa dauke da...