

A karo na biyu lauyan dakataccen shugaban hukumar yaki da cin hanci da rasha ta EFCC, Wahab Shittu ya rubuta wasika ga shugaban kwamitin da ke...
Dakarun Operation Lafiya Dole na rundunar sojojin kasar nan sun kashe ‘yan kungiyar ISWAP da Boko Haram guda takwas a jihar Borno. Hakan na cikin wata...
Mai horas da kungiyar kwallon kafa ta Tottenham Hotspur Jose Mourinho yana zawarcin dan wasan gaban Kungiyar kwallon kafa ta Real Madrid da ke kasar Spain,...
Kungiyar kwallon kafa ta kasa Super Eagles za ta yi wasanta na gaba na neman tiketin halartar gasar cin kofin Afrika ta shekarar 2021, a watan...
Kungiyar gwamnonin kasar nan tace kimanin jihohi ashirin da tara suka karbi tallafin kudi daga gwamnatin tarayya domin inganta bangaran lafiya a matakin farko wajan gudanar...
Majalisar dokokin jihar Kano ta bukaci al’ummar musulmin kasar nan da su kasance masu addu’o’in samun zaman lafiya da ci gaban kasa da kuma karuwar arziki...
Gamayyar wasu kungiyoyin kasa da kasa da ke rajin tallafawa dan Adam mai suna ‘Federation of the Associations that value Humanity’ dake da shalkwata a birnin...
Babbar kotun jihar Kano dake zaman ta a Miller Road karkashin jagorancin mai sharia Ibrahim Musa Karaye, ta dage ci gaba da sauraran shariar da ake...
Hukumar kula da Makarantun Islamiyya da Tsangayu ta Jihar Kano, ta bukaci Makarantun Islamiyya da su guji bude Makarantu domin kaucewa fadawa fushin hukumar. Shugaban Hukumar...
Kungiyar bunkasa tattalin arzikin kasashen yammacin Afurka ta ECOWAS ta dakatar da kasar Mali daga ci gaba da kasancewa mamba a cikin kungiyar. Ecowas ta ce...