Mun gama tattaunawa da zababban gwamnan Edo God win Obaseki kan batun dawowarsa APC nan gaba kadan. Mataimaki na musamman ga gwamna Ganduje Shehu Isa Driver...
Jam’iyyar APC ta ce, ta gamsu da sakamakon da hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta sanar a zaben gwamnan jihar Edo daya gudana...
Rabiu Muhammad Danshayi daga jam’iyyar PDP kalubalantar gwamnatin shugaban kasa Buhari yayi bisa yadda yayi ikirarin cewa gwammatin ta Gaza biyawa talakawanda suka zabeta alkawuran da...
Babban mataimakin Gwamnan Kano kan kafafan yada labarai Shehu Isah Driver yayi martani kan kalaman Hon Amanallah Ahmad. Shehu Isa Driver ya kalubalanci kalaman Hon Amanallah...
Dattijo Alhaji Gambo Abdullahi Danpass ya kalubalanci gwamnatin shugaban kasa Buhari bisa yadda ya ce gwamnatin ta gaza shawo kan matsalolin da al’ummar Najeriya ke ciki...
Kada Ganduje yayi amfani da kudaden jihar Kano lokacin zaben Edo domin dukiyar Kanawa bata ‘yan Edo ba ce- Kwamared Al-Amin Al-Barra. Kwamared Al-Amin Al-Barra ya...
Sani Yalo Gurjiya daga jam’iyyar APC zuwa ya yi yana kira ga gwamnan Kano Abdullahi Umar Ganduje da ya dawo gida Kano domin babu alamar za...
Alhaji Babangida Lamido na jam’iyyar APC yace bai kamata a janye tallafin man fetur ba, kamata ya yi gwamnatin kasa ta wayarwa da talakawa kai kan...
Barrista Ismail Ahmad yace bai kamata mutane su rika kalubalantar gwamnatin shugaban kasa Muhammadu Buhari ba saboda irin manyan ayyukan raya kasa da gwamnatin ke yi...
Faisal Jazuli daga jam’iyyar APC a jihar Jigawa kalubalantar jam’iyyarsu yayi dangane da irin halin matsin rayuwa da yace al’ummar kasar nan ke fuskanta a halin...