

Hukumar kiyaye abkuwar haɗura ta ƙasa, ta yi ƙarin girma ga wasu manyan jami’anta 445. Jami’in yaɗa labaran hukumar Bisi Kazeem ne ya bayyana hakan ta...
A ƙalla mutane takwas ne ƴan bindiga suka sace a wani sabon hari da suka kai wa Fulanin Agwan a Kwakwashi ta jihar Neja. Rahotanni sun...
Mai martaba Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero ya yi kira ga ‘yan majalisar dokokin jihar kano da su rika taimakawa masarautu domin samun ci gaban...
‘Yan sandan jihar Imo sun cafke wani mutum da ake zargi da daukar nauyin tsagerun dake fafutukar kafa ‘yantattar kasar Biafra, IPOB. A wata sanarwa da...
Tsohon ministan tsaron ƙasar nan Mr. Adetokunbo Kayode ya ce Najeriya na da buƙatar sake ɗaukan jami’an tsaro kimanin milyan ɗaya. Adetokunbo Kayode ya ce, jami’an...
Mutanen ƙauyen Rimi a ƙaramar hukumar Sumaila sun ƙone wasu mutane biyu da ake zargin masu garkuwa da mutane ne. Wannan al’amari ya faru ne da...
Gwamnatin jihar Kano ta dasa harsashin fara ginin ofishin ƴan sanda a Getso da ke ƙaramar hukumar Gwarzo. Aikin wanda za a gudanar da shi a...
Babban sufeton ‘yan sandan kasar nan Usman Alkali Baba ya ba da umarnin sauyawa mataimakan sufeto janar-janar guda 24 zuwa shiyyoyi daban-daban na kasar nan. Wannan...
Gwamnan jihar Zamfara Mohammed Matawalle, ya yi gargadin cewa ‘yan ta’adda da ke addabar yankin Arewa maso Yammacin Nijeriya za su iya mamaye kasar nan baki...
Tsohon Shugaban Kasa, Janar Abdulsalami Abubakar ya bukaci bata-gari da masu garkuwa da mutane dasu tuba domin baiwa al’umma damar cigaba da gudanar da ayyukan su...