Kungiyar masu sayar da kayan Gwari ta kasuwar Sharada tace matsalar tashin fashin kayan miya da ake fuskanta a wannan lokaci na da nasaba ne da...
Kungiyar Akantoci ta kasa ta ce, zata yi nazari akan ayyukan ta da nufin kawo gyara don kawo cigaba a kasar nan. Shugaban kungiyar na kasa...
Majalisar wakilai ta gayyaci shugaban kamfanin mai na kasa NNPC Malam Mele Kyari da gwamnan babban bankin kasa CBN Godwin Emefiele, da su gurfana gabanta don...
Majalisar dattijai ta aika da takardar tuhuma ga hukumar tattara haraji ta kasa FIRS, sakamakon zargin hukumar da kin sanya wasu kudade da ta karbo daga...
Gwamnatin jihar Kaduna ta ce sojoji sun samu nasaran ceto mutane tara daga cikin wadanda aka sace a jiya lahadi akan titin Kaduna zuwa Abuja. Hakan...
Majalisar wakilan ƙasar nan ta nemi a rushe sashen ƴan sanda mai yaƙi da ƴan daba na ƴan sandan Kano wato Anti Daba. Shugaban kwamitin tsaro...
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya yaba wa matasan jihar Kano bisa jajircewarsu wajen tabbatar da zaman lafiya a lokacin zanga-zangar EndSars. Shugaba Buhari ya bayyana hakan...
Gwamnatin jihar Kano ta amince da komawar dalibai ‘yan aji daya da na aji hudu na Sakandare makaranta a ranar Litinin mai zuwa. Kwamishinan Ilimi na...
Daga Safarau Tijjani Adam Mai martaba sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero ya ce dole ne sai tsoffin dalibai sun taimakawa bangaren ilimi a kasar...
Shugaban majalisar malamai na shiyyar Arewa maso yamma Malam Ibrahim Khalil ya ce limamai na da rawar takawa wajen wajen wa’azantar da matasa illar shaye-shaye. ...