Cibiyar dakile cutuka masu yaduwa ta kasa NCDC ta ce a gobe Laraba sabuwar cibiyar gwajin cutar Covid-19 zata fara aiki a Kano. Shugaban cibiyar Chikwe...
Mai taimakawa shugaban kasa Muhammadu Buhari kan sabbin kafafan sadarwa na zamani Bashir Ahmad ya ce wasikar da Kwankwaso ya rubutawa shugaban kasa bata bi hanyar...
Cikin wata wasika da tsohon gwamnan Kano Injiniyya Rabi’u Musa Kwankwaso ya rubutawa shugaban kasa Malam Muhammadu Buhari ya nemi gwamnati da tayi wadannan abubuwa guda...
Cibiyar dakile cutuka masu yaduwa ta kasa NCDC ta ce mutane 208 ne suka warke daga cutar Covid-19. Cikin kididdigar da hukumar ta wallafa a shafinta...
Gwamnatin jihar Gombe ta sanya dokar zaman gida da takaita cakuduwar jama’a daga karfe 6 na yammacin gobe zuwa karfe 7 na safe domin dakile yaduwar...
Cibiyar dakile cutuka masu yaduwa ta kasa NCDC ta ce an samu bullar cutar Covid-19 a jihar Sokoto. Cikin sanarwar da hukumar ta wallafa a shafinta...
Cibiyar dakile cutuka masu yaduwa ta kasa NCDC ta ce mutane 23 ne suka kamu da cutar Coronavirus a Kano ranar Litinin. Sanarwar da hukumar ta...
Wani malamin addinin musulunci a Kano Dakta Aminu Isma’il Abdulkadir ya ce yanzu haka ya samu nasarar kammala fassara littafin Sahihul Bukhari zuwa harshen Hausa. Cikin...
Al’ummar kwaryar birnin Kano sun shiga cikin zullumi sakamakon yawaitar mace-mace da ake samu a yankin kwaryar birnin. Rahotonni na nuni da cewa an samu karuwar...
Gwamnan jihar Katsina Aminu Bello Masari ya ce daga karfe 7 na safiyar Talata mai zuwa za a rufe kwaryar birnin Katsina ba shiga ba fita...