A dazu-dazun nan ne a yayin zaman majalisar ministoci da shugaba Isufu Mahamadu ya jagoranta gwamnatin Nijar ta bayyana matakinta na janye dokar hana jigila a...
Yayinda masana kiwon lafiya ke cewa cutar Coronavirus tafi barazana ga tsofaffi saboda rashin karfin gwarkuwar jiki da basu dashi sai gashi wata tsohuwa mai ran...
Babbar kotun jiha ta daya dake birnin Gusau na jihar Zamfara ta yankewa wani matashi mai suna Kamalu Yusuf mazaunin unguwar Geji dake Gusau hukuncin kisa...
Gwamnatin jihar Kano ta tabbatar da cewa mutane 74 sun warke daga cutar Covid-19 a jihar. Ma’aikatar lafiya ta Kano ta sanar a daren ranar Talata...
Gwamnatin jihar Kano ta tabbatar da sallamar mutane 63 da suka warke daga cutar Covid-19 a jihar. Wannan adadi dai ya sanya adadin wadanda suka warke...
Gwamnatin jihar Sokoto tace ta sallami wasu mutane 6 da suka warke daga cutar Covid-19 a Litinin dinnan. Ma’aikatar lafiya ta jihar Sokoto ta wallafa a...
Hukumomi a Kano sun ce izuwa yanzu mutane 50 aka sallama bayan sun warke daga cutar Covid-19 a jihar. Gwamnatin Kano tace a ranar Lahadinnan an...
Gwamnatin jihar Borno tace mutane 12 ne suka warke sarai daga cutar Covid-19 a jihar. A sanarwar da ma’aikatar lafiya ta jihar Borno ta fitar a...
Gwamnatin jihar Bauchi ta cimma matsaya da ‘yan kasuwar jihar kan sassauta farashin kayan masarufi domin saukakawa al’umma a wannan hali na yaki da Corona. Cikin...
Yayinda dokar kulle da zaman gida ke cigaba da gudana a wasu jihohin kasar nan ciki harda jihar Kano, sai gashi wani jami’in dan sanda a...