Cibiyar dakile cutuka masu yaduwa ta kasa NCDC ta ce zuwa ranar Talatarnan mutane 481 ne suka warke sarai daga cutar Covid-19 a fadin kasarnan. Cikin...
Gwamnatin jihar Kano ta tabbatar da cewa adadin wadanda suka kamu da cutar Covid-19 a jihar sun kai mutane 342. A daren lahadinnan, ma’aikatar lafiya ta...
Gwamnatin jihar Sokoto ta sanya dokar takaita zirga-zirga daga karfe 8 na dare zuwa karfe 6 na safe. Gwamnan jihar Alhaji Aminu Waziri Tambuwal ne ya...
Gwamnatin jihar Kano ta ce zata rika bude gari a lokacin nan na zaman gida a duk ranar litinin da alhamis daga karfe goma na safe...
Innalillahi Wa’inna Ilaihi Raji’un Allah ya yiwa maimartaba Sarkin Rano Alhaji Tafida Abubakar Ila rasuwa yanzu-yanzu a asibitin Nassarawa dake nan Kano. Dan majalisar tarayya mai...
Gwamnatin jihar Kano ta ce yanzu haka adadin wadanda suka kamu da cutar Covid-19 ya kai 219 a jihar. Ma’aikatar lafiya ta jihar Kano ta wallafa...
Tsohon shugaban majalisar tarayya ta kasa Alhaji Ghali Umar Na’abba ya karyata labarin rasuwarsa da ake ta yadawa a kafafan sada zumunta. A ranar Laraba ne...
Gwamnatin jihar Kano ta ce an samu karin mutum 2 da suka rasu, daga cikin wadanda suka kamu da cutar Covid-19 a jihar. Ma’aikatar lafiya ta...
Cibiyar dakile cutuka masu yaduwa ta kasa NCDC ta ce a ranar Laraba an samu karin mutane 196 da suka kamu da cutar Covid-19 a sassan...
Gwamnatin Jihar Jigawa ta kara sanya dokar zaman gida na tsawon mako guda wadda dokar zata fara daga karfe 12 na daran ranar Juma’a, a kananan...