

Hukumar makarantar Islamiyya ta Tahfizul Qur’an dake unguwar Daneji a Kano ta rufe makarantar a ranar Asabar saboda fargabar annobar Coronavirus. Sakataren makarantar Dakta Ahmad Abdullahi...
A yunkurin gwamnati na takaita barazanar yaduwar cutar Corona virus, cikin al’ummar ta , gwamnatin jihar Kaduna, ta hana tare da takaita taruwar mutane da yawa...
Kotun shari’ar musulunci dake unguwar Hausawar gidan Zoo a nan Kano ta aike da sammaci ga fitaccen jarumin fina-finan Hausa Haruna Yusuf, da aka fi sani...
Gwamnan jihar Sokoto Aminu Waziri Tambuwal, ya karyata labarin da ake yadawa a kafafan sada zumunta na cewa ya nada fitacciyar jarumar barkwancin nan dake jihar...
Gwamnonin yankin Arewa maso Yamma sun ce za su rufe daukacin makarantun dake yankin daga ranar Litinin mai zuwa, saboda annobar cutar Coronavirus. Shugaban kungiyar Gwamnonin...
Fitaccen mawakin Hausar nan, Nazir M. Ahmad, yayi murabus daga sarautar sa ta Sarkin Wakar Sarkin Kano. Cikin wata sanarwa da Nazirun ya sanyawa hannu mai...
Shugaban kasa Muhamamdu Buhari ya dakatar da ma’aikatan gwamnatin kasar nan daga fita kasashen waje sakamakon bullar cutar Coronavirus. Sakataren gwamnatin tarayya Boss Mustapha ne ya...
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta kasa EFCC shiyyar Kano ta gayyaci tsofaffin kansilolin da suka yi zamani da tsohon shugaban karamar hukumar birni...
Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta cafke wani kankanin yaro mai suna Abdullahi Muhammad dan asalin karamar hukumar Shelang ta jihar Adamawa, wanda ya zo Kano...
Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta ce ta gano maganin cutar Coronavirus da ta addabi al’umma a sassa daban-daban na duniya. Babban kwamandan hukumar Hisbah Sheikh...