Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya aiko tawaga ta musamman domin tattaunawa kan aikin titin Kano zuwa Abuja. Tawagar na bisa jagorancin shugaban ma’aikatan fadar shugaban ƙasa...
Sanata Shehu Sani ya ce, yanzu lokaci ne na neman afuwar tsohon shugaban ƙasa Jonathan. Shehu Sani wanda shi ne tsohon sanata mai wakiltar Kaduna ta...
Ku saurari shirin Kowane Gauta na ranar Alhamis tare da Salisu Baffayo.
Kakakin babbar kotun jihar Kano Baba Jibo Ibrahim ya musanta zargin da ake yiwa alkalai na yin rashin adalci a yayin yanke hukunci. Baba Jibo Ibrahim...
Shirin Kowane Gauta daga Freedom Radio
Ministan Sadarwa na ƙasa Isa Ali Pantami, ke nan yake nuna wa ma’aikatan da ke ƙarƙashin ma’aikatar da yake jagoranta yadda za su motsa jiki a...
An yaye ɗalibai 50 da suka koyi sana’o’in dogaro da kai a ƙaramar hukumar birni. Falakin Shinkafi Ambasada Yunusa Hamza ne ya ɗauki nauyin koyar da...
Gwamnatin Kano ta ce, za ta bai wa noman rani fifiko domin farfaɗo da tattalin arziƙin jihar. Kwamishinan ayyukan gona kuma mataimakin gwamnan Kano Nasiru Yusuf...
Ƙungiyar mahaddatan alƙur’ani ta ƙasa ta ce za ta tabbatar da hana barace-barace a tsakanin almajirai. Shugaban ƙungiyar Gwani Aliyu Salihu Turaki ne ya bayyana hakan...