Ofishin jakadancin Najeriya da ke kasar Jamus ya bukaci hukumomi a kasar Jamus din, da su fito da bayanan wadanda aka kama da hannu wajen cin...
Kimanin masu hakar ma’adanai 156’000 ne suka rasa aikin yinsu a jihar Kebbi sakamakon rufe wuraren da Hukumar ‘yan sanda tayi watanni uku da suka huce....
Rundunar yansandan jihar Kano ta yi holin mutane 116 wadanda ake zargin su da laifuka daban daban a fadin jihar Kano. Kwamishinan ‘yansandan jihar Kano, CP...
EPISODE 4 KDC FOUNDATION’S “HANNU DA YAWA” RADIO PROGRAM ON FREEDOM RADIO 99.5FM, SPONSORED BY U.S EMBASSY Kindly tune in to listen to another interesting, informative...
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC shiyyar Sokoto, ta ce, ta kama shugaban kungiyar manoman shinkafa reshen karamar Hukumar Gumi da ke jihar...
Wani masani kuma mai bincike a fannin magungunan kwari da ke sashin nazarin tsirrai a jami’ar Bayero da ka nan Kano ya bayyana magungunan kwari da...
Kamfanin mai na kasa NNPC ya ce nan gaba kadan ne za’a fara yashe tafkin Chadi da ya dangana zuwa yankin Gongola ya bi ta Benue...
Mai shari’a Chuka Obiozor na babbar kotoun tarayya dake zama a Ikoyin jihar Lagos ya bada umarnin rufe asusun da ake zargin cewa yana da gami...
Kimanin ‘yan Najeriya maniyata aikin hajjin bana dubu sittin dabiyar ne hukumar aikin hajji ta kasa NAHCON tayi jigilar su zuwa kasar mai tsariki. Wani...
Gwamnatin jihar Kaduna ta kudiri aniyar daukaka kara kan hukuncin da babbar kotun tarayya dake jihar ta yanke na barin shugaban mabiya darikar shi’a Ibrahim El-zazzaki...