‘Yar wasan Tennis din kasar Japan Naomi Osaka , ta janye daga gasar WTA ta Chicago Indian Wells, da zata gudana a kasar Amurka. Osaka ,...
Kungiyar marubuta Labaran wasanni ta kasa reshen jihar Kano SWAN, ta kafa kwamitin shirya gasar ‘Local Organising Committee-LOC ‘, kofin kwallon kafa na kafafen yada Labarai...
Kwararrun ‘yan wasan jihar Kano za su buga wasan sada zumunci da kungiyar kwallon kafa ta Zoo United. Wasan dai za’a gudanar dashi a yau Alhamis...
Kwamitin daukaka a kan al’amuran wasannin gasar confederation Cup ta Afrika, ya ragewa kyaftin din kungiyar kwallon kafa ta Enyimba, Austin Oladapo dakatarwar da akai masa...
Kungiyar kwallon kafa ta Real Madrid ta doke Real Malarcca a gasar cin kofin Laligar kasar Spain da ci 6-1. Dan wasan kungiyar ta Real Madrid...
Turka turkar da ta kunno kai tsakanin Gwamnatin ƙasar Malawi da hukumar Kwallon ƙafa ta ƙasar , na ka iya shafar wasan kasar da zata fafata...
Majalisar wakilan kasar nan, ta ce za ta fara bincike kan musabbabin abinda ya faru a gasar motsa jiki ta Duniya da aka gudanar a Tokyo...
Kungiyar kwallon kafa ta West Ham United ta doke Manchester United har gida a gasar cin kofin ‘ EFL cup’ na kasar Ingila. West Ham ta...
Dan wasan kungiyar kwallon kafa ta kasa Super Eagles, Samuel Chukwueze ya ce zaiyi tattaki da tsohon Dan wasan Najeriya Nwankwo Kanu a wani bangare na...
Dan wasan gaba na tawagar Nassarawa United ,Silas Nwanko ya zama gwarzon dan wasan gasar Firimiyar Najeriya ta bana 2020/21,da aka kammala a wani taro da...