

Kungiyar kwallon kafa ta Manchester United ta ce Edinson Cavani ba zai samu shiga cikin ‘yan wasan da zasu fafata da Newcastle United a ranar Asabar...
Sabon shugaban kungiyar marubuta wasanni ta jihar Kano SWAN Zaharadeen Sale, ya ce zai dora a inda shugaban daya sauka ya bari. Zaharadeen Sale Ya kuma...
‘Yan wasan kasar Tunisia biyu Ferjani Sassi da Seifeddine Khaoui sun kamu da cutar COVID-19. An gudanar da gwajin cutar ne kan ‘yan wasan bayan fafatarwar...
Dan wasan gaban kasar Brazil Robinho ya sake komawa kungiyar ta farko Santos da ya bari yayin da yake tasawa a fagen wasan kwallon kafa yana...
Hukumar kwallon kafa ta kasa NFF ta ce za a kara yi wa daukacin tawagar ‘yan wasan kungiyar kwallon kafa ta kasa Super Eagles gwajin cutar...
Dan wasan kungiyar kwallon kafa ta Arsenal, Mesut Ozil ya nemi a bashi dama don ya cigaba da biyan albashin Jerry Quy, da ke yin shigar...
Tsohon mai horas da kungiyar kwallon kafa ta kasa Super Eagles Samson Siasia, ya bayyana takaicin sa bisa jinkirin cigaba da sauraron shari’ar sa a kotun...
Diego Schwartzman ya yi nasarar doke Dominic Thiem a wasan daf da na kusa da na karshe a gasar French Open. Sun dai shafe sa’anni biyar...
Gwamnan jihar Kaduna Malam Nasir El-rufa’i ya gabatarwa majalisar dokokin jihar kasafin kuɗin shekarar dubu biyu da ashirin da ɗaya. Kasafin ya kai naira biliyan dari...
Hukumar lura da zirga-zirgar ababan hawa ta Kano KAROTA ta yi martani kan wasu zarge-zarge da wasu cikin jami’an hukumar suka yi. Jami’an dai sun zargi cewa...