Ministan matasa da wasanni na kasa Sunday Dare, ya ce a ranar 30 ga watan Satumbar shekarar da muke ciki ta 2021 ne za’a gudanar da...
Kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars mai taken Sai Masu Gida, za ta buga wasan sada zumuni da kungiyar kwallon kafa ta Dabo Babes da ke...
Shugaban Kungiyar kwallon kafa ta Wikki Tourist dake jihar Bauchi Balarabe Douglas, ya ce sunyi shiri na musamman domin tunkarar kakar wasanni mai zuwa ta shekarar...
Ta wagar ‘yan wasan Nigeria ta Kurket ta sauka a kasar Botswana domin buga wasan share fagen gasar kwallon kurket ta Duniya. Jim kadan bayan saukar...
Kasar masar ta bayyana tsohon mai horas da ‘yan wasan kungiyar kwallon kafa ta Real-Madrid Carlos Queiroz a matsayin mai horar da ‘yan wasan kasar. Hakan...
Tsohon Dan wasan Manchester united da ya dawo kungiyar a yanzu Cristiano Ronaldo, ya nuna farin cikin sa na ganin shi a cikin ‘yan wasan kungiyar....
Biyo bayan dakatar da wasan neman tikitin buga gasar cin kofin Duniya tsakanin Brazil da Argentina a kalla ‘yan wasan kasar Brazil 8 dake buga gasar...
Kungiyar kwallon kafa ta Kasa Super Eagles ta doke kasar Cape Verde da ci 2-1 a wasan neman tikitin buga kofin Duniya da za a gudanar...
Hukumar kwallon kafar Turai UEFA ta janye dokar hana magoya baya zuwa wata kasar kallon wasanni. Dokar da za ta fara aiki a mako mai zuwa,...
Shekara guda kafin fara gasar cin kofin Duniya ta shekarar 2022 da za’a gudanar a kasar Qatar. Hukumar kwallon kafa ta kasar za ta kaddamar da...