Mahaifin dan wasan gaban kungiyar kwallon kafa ta Barcelona, Lionel Messi, wanda yake shirin canja sheka ya sauka a kasar Spain, domin tattaunawa da shugaban kungiyar,...
Mataimakin daraktan wasanni a shalkwatar tsaro ta kasa, Brigadier Janar Maikano Abdullahi, na daya daga cikin ‘yan takarar dake neman kujerar shugabancin hukumar wasannin rundunar soji...
‘Yar wasan kwallon Tennis, Naomi Osaka ta zama ta Tara a cikin jerin jaddawalin ‘yan wasan kwallon Tennis na mata. Hukumar wasan kwallon Tennis ta mata...
Hukumar kwallon kafar turai UEFA ta fitar da jaddawalin zagaye na uku a wasannin neman tikitin gasar Champions League ta kakar wasanni mai zuwa. UEFA ta...
Wani kwararre a masu yaki da amfani da kwayoyin kara kuzari a harkokin wasanni, Mista Femi Ayorinde, ya ce an samu ‘yan wasan kasar nan guda...
Kungiyar kwallon kafa ta Manchester United ta tattauna da kungiyar Aston Villa a wani kokari na neman cimma yarjejeniya kan dan wasan ta Jack Grealish. United...
Kungiyar kwallon kafa ta Manchester City ta shirya tsaf domin daukar dan wasan gaban Barcelona Lionel Messi. City dai ta ce za ta iya biyan kudi...
Dan wasan Kungiyar Barcelona na kasar Faransa, Antoine Griezmann ya ce zai bar kungiyar sa tun kafin su fara haduwa da sabon kocin kungiyar, Ronald Koeman....
Dan wasan tsakiyar kungiyar kwallon kafa ta Manchester United Paul Pogba, ya kamu da cutar Coronavirus. Mai hora da kasar Faransa, Didier Deschamps ne ya bayyana...
Dan wasan gaban kungiyar kwallon kafa ta Barcelona Lionel Messi, ya ce zai bar kungiyar a kakar wasanni ta bana bayan kwashe kusan tsawon shekarun 20...