

Fitaccen malamin addinin islaman nan da ke Kaduna Sheikh Ahmad Mahmud Gumi ya yi gargadin cewa, Najeriya za ta yi mugun da na sani matukar aka...
Sabon rikici ya kaure a jam’iyyar adawa ta PDP a Najeriya biyo bayan zargin da ake yiwa shugaban jam’iyyar Prince Uche Secondus da almundahanar naira biliyan...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya gana da madugun jam’iyyar APC na kasa sanata Ahmed Bola Tinubu a fadar Asoro a daren jiya litinin. Jagoran jam’iyyar...
Hukumar kula da kafafen yada labarai ta radio da talabijin ta kasa (NBC) ta dakatar da tashar talabijin ta Channels sakamakon hira da ta yi da...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari zai yi wata ganawa ta musamman da sakataren harkokin wajen Amurka, Antony Blinken. Rahotanni sun ce shugaba Buhari zai gana da mista...
Hukumar rabon arzikin kasa ta ce nan ba da jimawa ba, za ta bibiyi albashin masu rike da mukaman siyasa da kuma jami’an hukumar bangaren shari’a....
Shugaban kwamitin kula da rundunar sojin kasar nan na majalisar dattijai sanata Ali Ndume, ya bukaci gwamatin tarayya da ta bayyana sunayen masu sana’ar canjin kudaden...
Wani rahoto da cibiyar bincike kan harkokin tsaro ta fitar, ya nuna cewa akalla mayakan Boko haram dubu hudu ne suka tsere daga bakin daga. ...
Fadar shugaban kasa ta goyi da bayan ministan sadarwa da bunkasa fasahar tattalin arziki Dr Isa Ali Pantami sakamakon zargin da ake yi masa da furta...
A yau juma’a ake sa ran za ayi jana’izar tsohon shugaban kasar Chadi marigayi Idriss Deby wanda ake zargin ‘yan bindiga sun kashe shi a baya-bayan...