Farfesa Garba Ibrahim Sheka, shugaban hukumar zabe ta jihar Kano Hukumar zaɓe ta jihar Kano ta soki yunƙurin majalisar dattijai na komawa yin zaɓe ta hanyar...
Ɗan siyasar nan Mustapha Jarfa ya nemi afuwar mataimakin gwamnan Kano kan wasu kalaman ɓatanci da yayi a kan sa. A ranar 22 ga watan Disamba...
Gwamnan Kano Abdullahi Umar Ganduje ya taya tsohon gwamnan jihar Rabi’u Musa Kwankwaso murnar cika shekaru 64 a duniya. Mai taimakawa gwamna Ganduje kan kafafan sada...
Gwamnatin jihar Kano za ta tabbatar da yiwa ‘yan takarar da za su tsaya zaben kananan hukumomi gwajin ko suna ta’ammali da miyagun kwayoyi kafin gudanar...
Dakataccen mai taimakawa gwamnan Kano kan kafafen yaɗa labarai Salihu Tanko Yakasai ya miƙa saƙon godiyarsa ga waɗanda suka aike masa da saƙonni da kiran waya...
Masana sun fara sharhi kan shirin hukumar zaɓe ta jihar Kano na gudanar da zaɓen shugabannin ƙananan hukumomi a watan Janairun baɗi. Dr. Sa’id Ahmad Dukawa...
Guda daga cikin jagororin jam’iyyar PDP a jihar Kano Ambasada Aminu Wali ya ce, ya amince ayi sulhu tsakaninsa da Sanata Rabiu Musa Kwankwaso jagoran darikar...
Musa Iliyasu Kwankwaso daga jam’iyyar APC ya ce dalilin da yasa suke rigima da ‘yan kwankwasiyya musamman jagoranta Dr. Rabiu Musa Kwankwaso bai wuce idan suma...
Musa Iliyasu Kwankwaso daga jam’iyyar APC ya ce dalilin da yasa suke rigima da ‘yan kwankwasiyya musamman jagoranta Dr. Rabiu Musa Kwankwaso bai wuce idan suma...
Alhajiji Nagoda daga jam’iyyar PDP ya kalubalanci gwamnatin jihar Kano kan batun rushe gidajen mutanan Haji Camp wanda yace hakan da gwamnatin ta Kano ta yi...