Kungiyar kwallon kafa ta Paris Saint Germain tayi nasarar doke Real Madrid da ci 1-0 a wasan gasar cin kofin zakarun turai Champions League. Fafatawar da...
Tsohon dan wasan gaba na kasa Najeriya da Kano Pillars Gambo Muhammad ya zama mataimakin mai horarwa a tawagar Sai Masu Gida. Gambo Muhammad ya koma...
Kungiyar kwallon kafa ta Chelsea ta zama zakara a shekarar 2022 a gasar cin kofin kungiyoyin kasashen duniya na FIFA Club World Cup. A karon farko...
‘Yan sanda a kasar Brazili sun kama wani mutum da ake zargi da yin kutse har mada sace kudi da suka kai yawan Dala dubu ar’ba’in...
Tawagar Super Eagles ta koma mataki na uku a nahiyar afrika, kuma mataki na 32 a jerin kasashe da hukumar kwallon kafa ta duniya FIFA ke...
Al’ummar kasar Senegal na ci gaba da nuna farin cikinsu, bayan da tawagar kasar ta lashe gasar kofin kasashen afrika ta (AFCON) Dubun dubatar al’ummar kasar...
Hukumar kwallon kafa ta Najeriya NFF, ta nada Emmanuel Amuneke a matsayin sabon mai horar da ƴan wasan ƙwallon ƙafar ta. Amuneke dai tsohon dan wasan...
Dan wasan gaba na kungiyar kwallon kafa ta AL Hilal Odian Ighalo ya yi nasarar zura kwallo a wasan da sukai nasara da ci 6-1 a...
Yadda rabon kyautuka ya kasance a gasar AFCON da kasar Senegal ta lashe, bayan doke Masar (Egypt) a ranar Lahadi 6 ga watan Fabrairun 2022. Sadio...
Kungiyar kwallon kafa ta kasar Senegal ta lashe gasar cin kofin kasashen afrika ta AFCON ta shekarar 2021. Wasan dai ya gudana a ranar Lahadi 06...